Hauza/ Ayatullah Makarem Shirazi ya bayyana cewa: "Tunanin Mahdawiyya, da bukatar wani mai ceton da zai zo, da ci gaba da matsayin Imamanci, da kuma wajabcin kasancewar sa a cikin al'ummar bil'adama,…
Hauza/Mai girma Ayatullah Makarem Shirazi ya bayyana cewa: "Duk wani mutum ko gwamnatin da ke barazana ga Jagora da Marja'iyya (Allah Ya kiyaye) don cutar da al'ummar musulmi da shugabancinta,…