Hauza/Ayatullah Sayyid Yasin Musawi a cikin wata sanarwa da ya fitar, ya dauki jagoranci na hikima na Ayatullah Khamenei a matsayin mabudin ci gaba da nasarar juyin juya halin Musulunci - ciki…
Hauza/ Jagoran Harakatul Musulunci a Najeriya, Sheikh Ibrahim Zakzaky (H), ya dawo gida Najeriya bayan kammala gajeren bulaguron da ya yi zuwa Jamhuriyar Musulunci ta Iran.